Amurka da wasu kasashe sun umurci yan kasar su da su fice daga Habasha
Amurka, Sweden da Noway su umurci yan kasar su dake zaune a Habasha da su fice daga kasar ba tareda bata lokaci ba ,kiran na Amurka dake zuwa a wani lokaci da yan tawayen Tigray na TPLF ke ci gaba da sa kai zuwa babban birnin kasar Habasha da shirin kiffar da gwamnatin Firaminista Aby Ahmed.
Wallafawa ranar:
Minti 1
Talla
Majalisar Dimkin Duniya ta kira kungiyoyi dake dauke da makamai da dakarun gwamnatin kasar da su cimma matsaya ta gari, tareda cimma tsagaita wuta cikin gaggawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu