Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Joe Biden Shugaban Amurka na 46

Wallafawa ranar:

Shugabannin Kasashen duniya sun fara aikewa da sakon taya murna ga zababben shugaban Amurka Joe Biden wanda ya kada shugaba Donald Trump dake rike da mulkin kasar.Elhaj Mahamane Ousmane ,tsohon Shugaban Jamhuriyar Nijar,dan siyasa ya ce zaben Amurka ,sako ne ga kasashen Duniya .

Mahamane Ousmane tsohon Shugaban Jamhuriyar Nijar
Mahamane Ousmane tsohon Shugaban Jamhuriyar Nijar RFI
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.