kwallo
An tuhumi mutane biyar da kisan mai tsaron gidan Afrika ta Kudu
Kotun Afrika ta kudu a yau talata ta tuhumi wasu mutane biyar da aikata kisan mai tsaron gida kuma Kaftin din kungiyar kwallon kafar kasar Senzo Meyiwa da suka kashe ranar 26 ga watan Oktoba na shekara ta 2014.
Wallafawa ranar:
Talla
A jiya ne aka kama mutanen bisa laifin kisan dan wasan a wancan lokaci ya na mai shekaru 27 a Duniya,bayna da suka harbe shi a yayinda yake gidan budurwar sa wacce ke jerryn fittatun mawaka na kasar Kelly Khumalo.
Mutanen biyar da aka kama bisa zargin su da kisa ,dama swata,an same su dauke da bindigogi da albarusai ba tareda samun izini ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu