Bakonmu a Yau
Matakin dan Adawa Raila Odinga zai iya jefa Kenya cikin tarzoma
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:24
Masu Sanya ido kan siyasar kasar Kenya na bayyana fargaba kan abinda ke iya biyo baya sakamakon rantsar da shugaban yan adawa Raila Odinga a matsayin shugaban al’umma da akayi a wani gangamin da ya samu halartar dubban mutane a Nairobi.
Talla
Tuni dai gwamnatin kasar ta bayyana matakin a matsayin cin amanar kasa.
Dr Jafar Lawal, masanin siyasar Afrika ta Gabas a tattaunawar sa da Bashir Ibrahim ya bayyana cewa yi haka daga Raila Odinga kan iya jefa kasar cikin wani sabon rikicin siyasa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu