Isa ga babban shafi
Najeriya

Rundunar sojin Najeriya ta ceto mutane kusan dubu biyu daga hannun Boko Haram

A cikin makon da ya gabata Rundunar sojin Najeriya ta ce, bayan farmakin da ta kai a kan mayakan Boko Haram a yankin tafkin Chadi, wadanda suka mika wuya da kuma wadanda aka ceto daga hannun ‘yan bindigar sun haura dubu biyu.

Dakarun Najeriya  a jihar Borno
Dakarun Najeriya a jihar Borno REUTERS/Tim Cocks
Talla

Babban kwamandan rundunar da ke yaki da kungiyar ta Boko Haram manjo janar Rogers Nicholas ya bayyana cewa sojojin Najeriya na ci gaba da samun nasara a yakin da sukeyi da yan boko haram.

Manjo janar Rogers Nicholas ya bukaci mazauna yankunan jihar Borno sun bayar da goyan baya zuwa jami’an tsaro a wannan aiki na dawo da tsaro a wadanan yankuna.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.