Najeriya
sama da mutane dubu dari ne ambaliyar ruwa ta shafa a Benue
Sama da mutane dubu dari daya ne suka rasa muhallansu sakamakon ambaliyar ruwa a jihar Benue a Tarayyar Najeriya, sakamakon ruwan sama mai karfi da aka sama a yankin a cikin ‘yan kwanakin nan.
Wallafawa ranar:
Talla
Mafi yawa daga cikin mutanen da ambaliyar ta shafa na zaune ne a birnin Makurdi fadar gwamnatin jihar ta Benue, yayin da jami’an hukumar agajin gaggawar ta kasar wato NEMA ta fara aikin isar da kayayyakin jinkai domin jama’a.
A shekarar ta bana dai an samu ambaliyar ruwa a jihohi da dama na yankin tsakiya da arewacin kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu