Africa ta Kudu- Najeriya
Africa ta Kudu ta Zurawa Najeriya kwallo 2-0
‘Yan wasan kwallon kafan Najeriya sun sha kashi hannun ‘yan kwallon kafan kasar Africa ta Kudu a karawar da suka yi yammacin Asabar a zagayen farko da suka buga a garin Uyo na Akwa Ibom don neman chanchanta gasan cin kofin Africa na shekara ta 2019 a kasar Kamaru.
Wallafawa ranar:
Talla
‘Yan kwallon kafan Africa ta Kudu sun zurawa na Najeriya kwallon biyu da babu ci.
Sau uku ‘yan kwallon kafan Najeriya na cin kofin Zakaru na Africa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu