Isa ga babban shafi
Najeriya

Kotu ta daure barayin abincin ‘Yan gudun hijira

Wata babbar Kotu a Maiduguri a Jihar Bornon Najeriya ta yanke hukuncin daurin shekaru biyu ga wasu mutane biyu da ake zargi da sace abincin ‘yan gudun hijirar rikicin Boko Haram, tare da tarar naira miliyan guda guda.

Sansanin 'Yan gudun Hijira na Banki a Borno
Sansanin 'Yan gudun Hijira na Banki a Borno REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

Wannan shi ne karo na farko da ake daukar mataki kan masu karkatar da akalar agajin da ake kai wa wadanda rikicin Boko Haram ya ritsa da su.

Wakilin RFI Hausa Bilyaminu Yusuf da ya halarci zaman kotun ya aiko da rahoto daga Maiduguri.

01:30

Kotu ta daure barayin abincin ‘Yan gudun hijira

Bilyaminu Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.