Isa ga babban shafi
Najeriya

Aikin hako Fetir a arewacin Najeriya na fuskantar bore

Watanni uku bayan komawa bakin aiki bincken albarkatun man fetur a iyakokin jihohin Bauchi da Gombe, Kamfanin kasar China da ke gudanar da aikin na fuskantar bore da fushin al'umma da ke yankin, inda suke neman a biya su diyyar filaye da gonakinsu da aikin ya ci. Wakilinmu Shehu Saulawa da ya ziyarci inda wannan kamfani ya ke aiki, ya saurari bukatun jama’ar, a cikin rahotonsa.

Dangote na gina matatar mai a Lagos
Dangote na gina matatar mai a Lagos Reuters
Talla

02:54

Aikin hako Fetir a arewacin Najeriya na fuskantar bore

Shehu Saulawa

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.