Isa ga babban shafi
Nijar

Aikin tantance malaman makaranta a Damagaram

Hukumar yaki da cin hanci da karbar rashawa HALCIA ta kasar Nijar ta kaddamar da aikin sake tantance malaman makarantar dake aiki a karkashin tsarin kwantaragi na jahar Damagaram ga dai karin bayani a wannan rahoton na Wakilinmu Ibrahim Malam Tchillo.

Shugaban Jamhuriyar Nijar  Issoufou Mahamadou
Shugaban Jamhuriyar Nijar Issoufou Mahamadou
Talla

03:02

Aikin tantance malaman makaranta a Damagaram

Ibrahim Malam Tchillo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.