Nijar
Gwamnati na rusau a Damagaram
Hukumomi a birnin Damagaram Zinder na ci gaba da rusa shaguna da aka gina a kan titi da kuma wadanda ke labe da gine-ginen gwmanati, da suka hada da makarantu asibitoci da dai sauransu. Kawo yanzu fiye da shaguna dubu uku ne aka rusa a karkashin wannan shiri, lamarin da ya jefa dimbin jama’a a cikin zullumi sakamakon rashin wata madogara. Ibrahim Malam Chillo ya aiko daga Zinder.
Wallafawa ranar:
Talla
Gwamnati na rusau a Damagaram
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu