Isa ga babban shafi
Kamaru-Boko Haram

Hare-haren Boko Haram ya yi sauki a Kamaru-ICG

Wata Kungiyar da ke sa ido kan rikice rikice a duniya, wato International Crisis Group, ta ce hare haren kungiyar Boko Haram ya yi sauki sosai a kasar Kamaru sakamakon nasarorin da jami’an tsaron kasar ke samu.

Hankula sun soma kwanciya a Kamaru
Hankula sun soma kwanciya a Kamaru RFI/Sayouba Traoré
Talla

Mai Magana da yawun kungiyar Hans De Marie Heungoup, ya ce watannin da suka gabata jami’an tsaron sun yi nasara dakile duk wani hari da kungiyar ke yi, sabanin yadda abin ya ke shekaru biyu da suka gabata.

Tsakanin shekarar 2014 zuwa 2015 akalla mayakan Boko Haram 1,000 suka addabi arewacin Kamaru da hare hare.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.