Najeriya
Ana zargin Likita da cire wa wani Koda a Adamawa
Gwamnatin Jihar Adamawa a Najeriya ta kafa kwamitin bincike domin gano gaskiyar zargin da ake yi wa wani asibiti mai zaman kansa inda likitan asibitin ya cirewa wani matashi koda. Wakilin RFI a Yola Kabir Arayu ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Ana zargin Likita da cire wa wani Koda a Adamawa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu