Najeriya
Matsalar sake bullar ‘Yan Sara-suka a Bauchi
Duk da kokarin da hukumomin Najeriya ke yi na, kokarin aiwatar da shirye shiryen samar da abin yi ga dunbun matasan kasar da ke zaman kashe wando, amma har yanzu, ana fuskantar matsalar bangar siyasa da wasu matasan ke jefa kansu a ciki, lamarin da wasu lokutan, kan haddasa rasa rayukan jama’a. Muhammad Ibrahim Bauchi, ya aiko da rahoto kan sake bullar ‘Yan sara-suka.
Wallafawa ranar:
Talla
Matsalar sake bullar ‘Yan Sara-suka a Bauchi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu