Najeriya
Canjin yanayi na barazana ga manoman Najeriya
A yayin da Tarayyar Najeriya ke yunkurin fita daga kangin talauci da ke addabar al'ummarta ta hanyar inganta fannin noma, matalolin canjin yanayi na neman dawwamar da kasar cikin talauci. Matsaloli kamar gangarowar Hamada da zaizayar kasa da ambaliyar koguna na ci gaba da ci wa manoma tuwo a kwarya. El-Yakub Usman Dabai ya aiko da rahoto daga Sokoto
Wallafawa ranar:
Talla
Canjin yanayi na barazana ga manoman Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu