Najeriya-Boko Haram
Boko haram ta kashe sama da mutane 70 a Dikwa
Rahotanni daga Jihar Borno Najeriya sunce Sama da mutane 70 suka rasa rayukansu lokaci da wasu ‘yan kunar bakin wake biyu suka tada bam a sansanni ‘yan gudun hijira dake Dikwa.
Wallafawa ranar:
Talla
Tun a safiyar jiya talata aka kai harin, amma sai a wannan laraba hukumomi suka sanar da aukuwar ta.
Harin da mata 2 suka kai akalla mutane 78 aka sanar sun jikkata kawo yanzu
Wannan ne kazamin hari na baya bayan nan aa aka kai Jihar ta Barno.
Sansani ‘yan gudun hijira na dikaw na dauke da mutane akalla dubu 50 wanda rikicin boko haram ya raba da muhallinsu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu