Isa ga babban shafi
Kamaru

Mutane 5 ciki har da basarake sun mutu a harin Fotokol

Hukumomi a kasar Mali sun fitar da alkaluman karshe a game da wadanda suka rasa rayukansu ko kuma raunuka a harin da ‘yan bindiga suka kai a wani otel da ke birnin Bamako a ranar juma’ar da ta gabata.

Jami'an tsaron Kamaru a yankin Fotokol
Jami'an tsaron Kamaru a yankin Fotokol AFP PHOTO / STEPHANE YAS
Talla

A jimilce dai hukumomin sun ce mutane 21 ne suka mutu, 18 daga ciki baki ne da suka sauka a wannan otel, sai wani jami’in tsaron kasar daya da kuma ‘yan bindiga biyu da suka kai harin.

14 daga cikin mutanen da suka rasu a lamarin ‘yan asalin kasashen waje ne, 6 daga Rasha, uku ‘yan China, biyu daga Belgium, daya Ba’amurka, daya daga Isra’ila da kuma dan kasar Senegal daya.

Yanzu haka dai ana ci gaba da farautar wasu mutane 3 da ake zargin cewa suna da hannu wajen kai wannan hari.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.