Najeriya
Matsalar rashin ayyukan yi a Borno
Rashin aikin yi a tsakanin matasa na janyo matsaloli sosai musamman ma yankin arewa maso gabashin Nigeria, da ake fama da tashe tashen hankula na Boko Haram. Wannan ne ya sa wakilinmu Bilyaminu Yusuf ya zaga cikin garin Maiduguri kuma ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Matsalar rashin ayyukan yi a Borno
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu