AU na gudanar da taron gaggawa akan Burundi
Kungiyar tarayyar Afirka AU, na gudanar da taron gaggauwa a birnin Adis Ababa na kasar Habasha, domin tattauna halin da ake ciki a kasar ta Burundi.Taron na yau dai na zuwa ne, kwana daya da shugabannin kasashen yankin Gabashin Afirka suka gudanar da wani makamancinsa, jim kadan kafin sanar da cewa an kifar da shugaba Pierre Nkurinziza daga karagar mulki.
Wallafawa ranar:
Hakazalika suma Kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya MDD, na gudanar da taron akan halin da Burundi ke ciki, adai-dai wannan lokaci da fada ke saka kansancewa a Bujumbura
Jakadan Majalisar a Burundi, ya ce yanzu haka ana kokarin tattaunawa shawo kan rikicin kasar cikin gaggawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu