Isa ga babban shafi
Afrika ta tsakiya

‘Yan tawaye za su saki yara da aka ba Makamai a CAR

Majalisar Dinkin Duniya tace ‘Yan Tawayen kasar Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya sun amince su mika yara kanana da suka sanya cikin aikin soji da kuma wadanda ake lalata da su. Kungiyar UNICEF tace kungiyoyi 8 suka sanya hannu kan yarjejeniyar kuma ana saran mika yara tsakanin 6,000 zuwa 10,000 da ke karkashinsu.

Birnin Bangui mai fama da rikici a Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya
Birnin Bangui mai fama da rikici a Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya AFP PHOTO / PACOME PABANDJI
Talla

An dai kwashe mako guda ana tattaunawa kafin ‘yan tawayen su amince da shirin a matsayin matakin farko na sasanta rikicin kasar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.