Najeriya
Likitoci suna yajin aiki a Najeriya
Likitoci a Tarayyar Najeriya sun tsunduma cikin jayin aiki don neman Gwamnatin kasar ta biya ma su wasu bukatunsu. Sai dai bisa dukkanin alamu al’ummar kasar na cike da damuwa akan matakin da Likitocin suka dauka domin a cewarsu Talakawa ne kawai ke wahala. Wakilnmu a Kano Abubakar Isah Dandago ya duba wannan batu a cikin rahotonsa.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Likitoci suna yajin aiki a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu