Isa ga babban shafi
Mali

An yi zanga-zanga a garin Kidal dake Mali

Ministan sasanta 'Yan kasar Mali, Sheikh Oumar Diarra, ya ce shirin su na hada kan al’ummar kasar na nan kan hanya, duk da hargitsin da aka samu a karshen mako, lokacin da masu zanga zanga suka tarbe su da ruwan duwatsu a Kidal. 

Masu zanga-zangar  na adawa da  ziyara  jamian gwamnatin a  garin Kidal
Masu zanga-zangar na adawa da ziyara jamian gwamnatin a garin Kidal REUTERS/Stringer
Talla

Masu zanga zangar na adawa da ziyarar jami’an gwamnatin kafin fara tattaunawar da aka shirya, a yarjejeniyar da suka sanya hannu kafin zaben kasar.
Rahotanni sun ce, an farfasa jerin motocin ministocin da suka ziyarci garin Kidal.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.