Najeriya
Gidaje sun rushe sakamakon ambaliya a Zamfara
A Najeriya, gidaje da dama ne suka rushe sakamakon wata ambaliyar ruwa da aka samu a garin Talatar Mafara a Jahar Zamfara bayan ruwan sama da aka tafka kamar da bakin kwarya a daren ranar Lahadi. Hukumomin Jahar sun tabbatar da tafka hasara mai dimbin yawa sakamakon ambaliyar sai dai ba'a samu hasarar rai ba. Daga Sokoto Hassan Sahabi Sanyinnawal ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Rahoto: Gidaje sun rushe sakamakon ambaliya a Zamfara
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu