An cafke wasu mutane uku da ake zargin sun kashe Belaid
Mahukuntan kasar Tunisia sun ce sun cafke wasu mutane da ake zargin sun kashe Jagoran ‘Yan adawar kasar Chokri Belaid. Tun bayan kisan Belaid kasar Tunisia ta sake fadawa wani sabon rikicin Siyasa wanda ya kai har Firaminsitan kasar Hamadi Jebali ya yi murabus. Yanzu haka kuma Jam’iyyun siyasar kasar suna neman wanda zai gaje shi.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Dangane da rikicin siyasar na Tunisia, Dr. Aminu Umar na babbar Kwaljin fasaha ta Kaduna ya yi tsokaci cewa za’a kwashe lokaci kafin a samu ci gaban Demokradiyya a kasashen Larabawa da suka kifar da gwamnatocinsu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu