Isa ga babban shafi
Libya

Shugabannin Kabilun Libya na Tattauna hanyar magance rikice rikice

Shugabannin Kabilun dake Libya, na tattaunawa dan kawo karshen tashin hankalin da ake samu a Kudu maso Gabashin kasar, wanda ya haifar da mutuwar mutane da dama.  

REUTERS/Esam Al-Fetori
Talla

Abubakar Sadep, daga kabilar Tibu, ya ce yanzu haka shugabanin na garin Kufra, inda suke tattaunawa da bangarorin kabilun kasar.

Rikice rikice sun zama ruwan dare cikin kasar ta Libya inda kungiyoyi masu dauke da makamai ke cin karensu babu babbaka, tun bayan yakin basasan shekarar data gabata, wanda ya yi saniyar kawar da gwamnati Marigayi Muammar Gaddafi ta shekaru 42 daga madafun iko.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.