Najeriya
Najeriya zaben wakillai na hida gwani a jahar Kaduna
Yayinda jamiyyar PDP a Nigeria keta hada-hadan zaben wakilan da zasu gudanar da zaben fidda gwani, bisa dukkan alamu wasu ‘ya’yan jamiyyar ba sa jin dadin yadda lamarin ke tafiya.Alhaji Shuaibu Idris Mikati, wanda ya ke neman takaran kujeran Gwamna a jihar Kaduna karkashin jamiyyar ta PDP nay a kawo shawarwari a game da lamarin.
Wallafawa ranar: