Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Musa Aksar kan ziyarar ministar tsaron Faransa a Afirka

Wallafawa ranar:

Ministan tsaron Faransa, Florence Parly ta shiga rana ta biyu a ci gaba da ziyarar da ta ke gudanarwa a wasu kasashen Afirka domin ganawa da sojojin kasar da ke Yankin Sahel.

Ministar tsaron Faransa Florence Parly na Ziyarar aiki a Afirka
Ministar tsaron Faransa Florence Parly na Ziyarar aiki a Afirka Reuters/Philippe Wojazer
Talla

Bayan ta ziyarci kasar Chadi a ranar lahadi da ta gabata, minister ta ci gaba da ziyarar a kasashen Nijar da kuma Mali.

Yanzu haka akwai dubban sojoji da Faransa ta jibge a wadannan kasashe domin abinda ta kira yaki da ta’addanci, yayin da a hannu da ya Faransar ke kokarin ganin an kafa wata rundunar mai dakaru dubu 5 domin yaki da samar da tsaro a yankin.

Musa Aksar Marubuci kuma mai sharhi kan lamuran tsaro ne, ga abin da yake cewa dangane da wannan yunkuri na Faransa a tattaunawarsu da Abdoulkarim Shikkal.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.