Isa ga babban shafi
Dandalin Siyasa

Juiyin mulkin Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya

Wallafawa ranar:

A shirin Duniyarmu a Yau na wannan mako, Bashir Ibrahim Idris da kuma wasu 'yan jarida, sun tattauna ne a game da juyin mulkin da ya faru a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya.

François Bozizé da kuma Michel Djotodia
François Bozizé da kuma Michel Djotodia AFP PHOTO / STEVE JORDAN
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.