Isa ga babban shafi
Wasanni

Kiris ya rage NFF ta dakatar da Kano Pillars a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya tattauna ne kan barazanar da Hukumar Kwallon Kafar Najeriya ta yi na dakatar da Kungiyar Kwallon Kafa ta Kano Pillars saboda wani mataki da aka dauka na maka Hukumar Kwllon Jihar a kotu.

Wasu daga cikin 'yan wasan Kano Pillars
Wasu daga cikin 'yan wasan Kano Pillars Naija news
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.