Kasuwanci
Najeriya da Nijar za su kafa aikin gina matatar man fetur a Katsina (2)
Wallafawa ranar:
Kunna - 11:06
Shirin Kasuwa a kai Mi Ki Dole na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya dora ne kan na makon jiya, in da ya tattauna game da shirin gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya na gina matatar man fetir a jihar Katsina da kuma sinfida bututun da zai rika janyo man daga Jamhuriyar Nijar zuwa Najeriya.