Isa ga babban shafi
Lafiya Jari ce

Taron inganta harkar kiwon lafiya a matakin farko a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin lafiya jari ce tare da Umaymah Sani Abdulmumin ya duba abubuwan da suka wakana a taro na musamma da kungiyar gwamnonin kasar wato NGF ta shirya, wanda shine irinsa na biyu da aka tabayi a kasar, domin tattauna yadda za’a inganta harkan lafiya a matakin farko da kuma mayar da dukkanin tsarin ci gabansa ya zama na bai-daya a duk jihohin kasar.

Rayuwar Mata da kananan yara na cikin hatsari a Najeriya
Rayuwar Mata da kananan yara na cikin hatsari a Najeriya AFP PHOTO / GWENN DUBOURTHOUMIEU
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.