Ilimi Hasken Rayuwa
Binciken masana kan barazanar harkar noma a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:38
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan yunkurin gwamnatin Najeriya na kawar da wasu sinadarai da ke barazana ga harkar noman rani a jihar Kano. Tuni masana kimiya suka fara bincike kan wannan al'amari da ka iya jefa kasar cikin matsanancin rashin abinci a kasar.Masa