Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Malaman Firamare a Sakkwato basu cancanci koyarwa ba

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi hasken Rayuwa ya yi bayani ne game da Rehoton da hukumar kula da ilimin Firamare a Najeriya ta fitar wanda ya nuna kimanin kashi 80 cikin 100 na malaman Makarantun Fimare a Jahar Sakkwato basu cancanci koyarwa ba. Shirin ya mika ne zuwa Sakkwato domin binciken yadda al'amarin yake.

Daliban Jami'ar Usman Danfodio a Sokoto Tarayyar Najeriya
Daliban Jami'ar Usman Danfodio a Sokoto Tarayyar Najeriya RFiHausa/Yabo
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.