Wasanni
Kalubalen da ke gaban Najeriya yayin shirin tunkarar gasar cin kofin duniya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:00
Shirin na wannan karon yayi tsokaci akan shirye-shiryen da 'yan wasa da ma kasashe ke yi na tunkarar gasar cikin kofin duniya da za a yi a kasar Rasha cikin wannan shekara. Kasancewar Najeriya na daga cikin kasashen da zasu halarci wannan gasa, shirin na Duniyar Wasanni, ya tattauna da wasu daga cikin masu ruwa da tsaki a harkar kwallon kafar kasar akan kalubalen da za a fuskanta da kuma hanyoyin magance su.