Jamus-FIFA
Shugaban hukumar kwallon Jamus ya yi murabus
Shugaban hukumar kwallon Jamus Wolfgang Niersbach ya yi murabus kan badakalar bayar da cin hanci ga FIFA domin samun damar daukar nauyin gasar cin kofin duniya a 2006 da aka gudanar a Jamus.
Wallafawa ranar:
Talla
Wani rahoton wata jaridar Jamus ne ya bankado cewa hukumar kwallon kafar kasar ta ba FIFA cin hanci domin samun damar daukar nauyin gasar cin kofin duniya.
Bayan fitar da rahoton ne kuma ‘yan sanda suka kai samame hukumar kwallon ta Jamus inda suke zargin shugabannin hukumar uku da hannun a badakalar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu