EUFA
EUFA: Kungiyar da ta lashe kofin Europa ta tsallake zuwa gasar zakarun Turai
Hukumar Kwallon Turai ta EUFA ta fito da wata sabuwar sanarwa cewa duk kungiyar da ta lashe kofin gasar Europa League daga shekarar 2015, kai tsaye ta tsallake zuwa gasar zakarun Turai. A cewar babban sakataren kungiyar Gianni Infantino, wannan wani mataki ne na karfafa gasar Europa.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: