Eric Zemmour ya fuskanci fushin jama'ar Marseille
Dan Jarida,da ya shiga siyasa a Faransa Eric Zemmour da ake kyautata zaton zai tsaya takara a zaben shugabancin kasar nan da watanni biyar masu zuwa ya fuskanci fushin jama’a a birnin Marseille ya yi da ya kai ziyara da nufin ganawa da wasu daga cikin magoya bayan sa.
Wallafawa ranar:
Zemmour ya fuskanci sa in sa da wasu daga cikin mutanen da suka yi dadanzo yayi tarben nasa.
Duk da cewa Zemmour bai fito fili ya bayyana takarar ta sa ba a zaben shugabancin kasar na shekara ta 2022, alkaluma na dada nuni cewa farin jinin sa ya soma fuskantar koma baya, yayinda mai kare tuttar tsatsauran ra’ayi Marine Le Pen ke samu karbuwa daga Faransawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu