Isa ga babban shafi
Faransa

Kokarin sauya rahoton harin Nice na Faransa

Wata jami’ar 'yan sandan Nice da ke kasar Faransa ta zargi ministan cikin gidan kasar Bernard Cazeneuve da kokarin tirsasa mata don sauya rahotan harin da aka kai birnin Nice wanda ya yi sanadiyar mutuwar mutane 84.

Ana zargin  Bernard Cazeneuve da kokarin bukatar a sauya rahoto kan harin da aka kaddamar a birnin Nice na Faransa
Ana zargin Bernard Cazeneuve da kokarin bukatar a sauya rahoto kan harin da aka kaddamar a birnin Nice na Faransa REUTERS/Stephane Mahe
Talla

Sandra Bertin da ke kula da bangaren daukar hoto ta ce ministan ya bukace ta ta sauya rahotan hotan wurin da aka kai harin wanda zai nuna cewar 'yan sanda suna wurin alhali kuma hotan kamara bai nuna su ba.

Ministan wanda yake shan zargi kan rahsin daukar matakan hana aukuwar harin, ya yi barazanar kai Sandra gaban shari’a.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.