Kasashen Turai sun ki karban 'Yan gudun hijira
Kasashen gabashin nahiyar Turai sun ki amince wa da bukatar Kasar Jamus na su karbi baki yan gudun hijira yayin da wani hoton boidiyo ke nuna yadda ake muzgunawa bakin a Kasar Hungary.
Wallafawa ranar:
Har ila yau Kasar ta Hunagry ta bayyana cewa daga mako mai zuwa za ta fara kama duk wanda ya tsallako cikin Kasar ba bisaka’ida ba.
A wani taro da ministocin harkokin wajen Kasashen Turai suka gudanar a birnin Prague na Jamhuriyar Czech, Ministan harkokin wajen Jamus, Frank Walter Steinmeier ya gargadi takororinsa cewa matsalar kwararar dubban Yan gudun hijira na iya zama babban kalubale ga nahiyar Turai a tarihi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu