Alexis Tsipras ya yi Murabus daga mukamin sa
Firaministan kasar Girka Alexis Tsipras ya ajiye mukaminsa tare da kiran a gudanar da zaben gaggauwa domin kawo karshe rikicin siyasar kasar.
Wallafawa ranar:
A wani jawabi da ya gabatar dazu-dazuna Tsipras ya ce zai gana da shugaban kasar domin gabatar da takardarsa ta murabus da kuma majalisar ministocinsa.
Wata majiya na cewa abu ne mai yiyuwa a gudanar da zaben gaggawar a ranar 20 ga watan satumba mai zuwa.
Sanar da ajiye Mukamin Tsipras na zuwa ne bayan Girka ta biya bankin turai bashin sama euro biliyan uku da rabi daga cikin bashin da aka ba ta da ya kai euro bilyan 23.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu