Isa ga babban shafi
Jamus

Merkel ta yabawa masu aikin agaji a yankunan da ambaliya ta shafa

Shugabar Gwamnatin Jamus, Angela Merkel, ta yabawa ma’aikatan agajin da suka taimakawa wadanda bala’in ambaliyar ruwa ya shafa a kasar, yayin da ta ziyarci Yankin a karo na uku. Tuni Merkel ta yi alkawarin bayar da taimakon euro miliyan 100 don taimakawa wadanda ambaliyar ta shafa, kuma tace ambaliyar ta haifar da hasarar Biliyoyin kudade.

Angela Merkel a lokacin da ta kai ziyara yankin Goitzsche da ambaliya ta shafa
Angela Merkel a lokacin da ta kai ziyara yankin Goitzsche da ambaliya ta shafa Reuters
Talla

Har yanzu dai Yankin Arewacin Jamus na ci gaba da fuskantar barazana da sauran kasashen da ke tskiyar Turai wadanda suka hada da Austria da Romania da Jamhuriyyar Czech.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.