Faransa
Gwamnatin Faransa za ta kara kudaden haraji ga attajiran kasar
Gwamnatin Kasar Faransa ta bayyana shirin sake gabatar da bukatar kara haraji ga attajiran kasar, da kuma magance matsalar rashin ayukan yi da ke addabar al’ummar kasar. a lokacin da gudanar da taron majalisar ministocin na farko a cikin wannan shekara, gwamnatin ta sha alwashin aiwatar da manufofinta da za su bunkasa rayuwar Faransawa.
Wallafawa ranar:
Talla
Firaministan kasar Jean Marc Ayrault shi ne ya bayyana haka ta la’akari da yadda Faransa a bara ta furkanci matsalar tatalin arziki.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu