Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Khamis Saleh ya yi nazari ne game da irin rawar da ake sa ran kasashen Afrika za su taka a gasar cin kofin duniya da za a gudanar a Qatar.
Talla
Kazalika shirin ya yi dubi kan fitattun kasashen da masana ke cewa, da yiwuwar su ne za su lashe gasar a bana.
Za a fara gasar ce a ranar 20 ga wannan wata na Nuwamba a Qatar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu