Wasanni
Dan wasan Najeriya daya tilo da ya rage a gasar cin kofin zakarun Turai
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:59
Shirin Duniyar wasanni na wannan makon tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya mayar da hankali kan wasannin gab dana kusa da karshe karkashin gasar cin kofin zakarun Turai, wasannin da zai matukar jan hankalin masoya kwallo a sassan Duniya, haka zalika ya tabo yadda dan Najeriya daya tilo ya rage a cikin gasar.