Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin masu sauraro kan zanga-zangar maniyyata aikin Hajji a Ghana
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:00
Shirin 'Ra'ayoyin Masu Sauraro' na wannan rana ya tattaunawa akan zanga-zangar da maniyata aikin Hajji daga kasar Ghana suka yi, saboda abinda suka kira tsadar kujerar tafiya Hajjin, a daidai lokacin da hukumomin Najeriya da Nijar ke kokarin bayyana dalilan da suka sa aka samu karuwar farashin tafiya Hajjin.