Amurka da Norway za su tallafawa manoman Afirka da dala miliyan 70
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:01
Shirin "Muhallinka Rayuwarka" tare Nasiru Sani, a wannan mako ya yi dubi ne a kan gidauniyar kudade daya kai dalar amurka miliyan 70 da kasar Amurka da Norway zasu samar don inganta harkan noma a nahiyar Afrika.
Kasashen biyu sun sanar da hakan ne a garin New York na kasar Amurka inda sukace kowacce a cikin su zata bada dala miliyan talatin da biyar-biyar, inda kuma suka jaddada cewar yin hakan yazama wajibi ne sabo da barazanar yunwa da ke addabar wasu yankunan Afrika a sanadiyyar matsalolin tsaro ko sauyin yanayi.
Ku danna alamar sauti don sauraren cikakken shirin......
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu