Hasashen daukewar damuna da wuri na shirin haddasa matsala ga Manoman Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:49
Shirin Muhallinka rayuwarka tare da Nasiru Sani a wannan mako ya mayar da hankali ne kan hasashen masana kan yiwuwar daukewar ruwan damuna da wuri a wasu sassan Najeriya, lamarin da zai haddasa gagarumar matsala a tsarin samar da abinci.
Wannan hasashe dai na zuwa ne a dai dai lokacin da hukumar abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin samun kamfar abinci a sassan Najeriya musamman jihohin arewaci wadanda su ne ke samar da abinci ga kusan daukacin jihohin kasar.
Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin............
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu