Muhallinka Rayuwarka
Illar da matsalar zubar da shara a titunan Suleja ke haifarwar al'ummar Neja
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:53
Shirin Muhallinka Rayuwarka tare da Nasiru Sani a wannan mako ya tabo batun matsalar yawan sharar da jama'a ke zubarwa a gefen titunan garin Suleja na jihar Neja a Najeriya, inda shirin ya duba illar hakan da kuma matakan da ya kamata a dauke don magance matsalar.