Masarautunmu
Sarakuna da wakilan farar hula na zaman neman zaman lafiya a Nijer
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:35
A Jamhuriyar Nijar, wakilai da suka hada da sarakunan gargajiya, kungiyoyin fararen hula da kuma sauran magabata ne suka halarci wani taro, wanda ya yi nazari dangane da yadda za a yi tattalin zaman lafiya, lura da yadda wasu yankunan kasar ke fama da rikici.Wakilinmu a Damagaram/Zinder Ibrahim Malam Tchillo, ya hada mana wannan rahoto.