Isa ga babban shafi
Lafiya Jari ce

Ciwon idanu na Apollo ya sake bayyana a sassan Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin 'Lafiya Jari Ce' na wannan makon ya tattauna da masana akan matsalar ciwon idanu na Apollo da a baya bayan nan ya sake bulla a sassan Najeriya.

Azima Bashir Aminu
Azima Bashir Aminu © RFI
Talla

Cikin shirin za a ji dallilan da suka janyo sake bayyana ciwon idanun da kuma matakan da za a dauka wajen magance shi ko kuma dakile yaduwarsa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.