Lafiya Jari ce
Ciwon idanu na Apollo ya sake bayyana a sassan Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:30
Shirin 'Lafiya Jari Ce' na wannan makon ya tattauna da masana akan matsalar ciwon idanu na Apollo da a baya bayan nan ya sake bulla a sassan Najeriya.
Talla
Cikin shirin za a ji dallilan da suka janyo sake bayyana ciwon idanun da kuma matakan da za a dauka wajen magance shi ko kuma dakile yaduwarsa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu